Harin Kaduna da Katsina, Fabrairu 2021

Infotaula d'esdevenimentHarin Kaduna da Katsina, Fabrairu 2021
Iri aukuwa
Kwanan watan 24 ga Faburairu, 2021
25 ga Faburairu, 2021
Wuri Jihar Kaduna
Ƙasa Najeriya
Adadin waɗanda suka rasu 36

A ranakun 24 da 25 ga watan Fabrairun 2021, ƴan bindiga sun kashe mutane 36 a Kaduna da jihar Katsina ta Najeriya.[1]

  1. "Gunmen kill 36 in attacks in northern Nigeria". Al Jazeera English. 25 February 2021. Retrieved 26 February 2021.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy